Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
A labarin nan, za a ji cewa Saihu Tanko Yakasai, hadimi ga tsohon Shugaban APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da sauya sheka zuwa ADC a Kano.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya hado Peter Obi na jam'iyyar ADC, Seyi Makinde na PDP da wasu 'yan adawa a jihar Kano yayin da ake shirye-shiryen 2027 a siyasar Najeriya.
A ranar Talata mai zuwa ake sa ran mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima zai karbi Gwamna Dauda Lawal zuwa jam'iyyar APC a taron da aka shriya.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa a shirye yake ya je Villa ya tattauna da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domij ci gaban kasa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya nuna yiwuwar tsayawa takarar Sanata ta Arewa a 2027, bisa ga bukatun shugabanni da masu ruwa da tsaki.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya musanta rahoton cewa zai sauya sheka zuwa APC duk da cewa ya tabbatar da rigimar da ke cikin jam'iyyar PDP.
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, akwai laifuffukan da ba son mutane su aikata wadanda aka tanadi hukunci mai tsauri bisa tanadin dokokin Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Sakkwato kuma tsohon Shugaban Majalisar wakilai ya rika sauya sheƙa daga fara siyasarsa kafin ya ci birki a ADC.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta nesanta kanta daga zargin da aka yi mata na cewa tana da hannu a wani hari da aka kai kan taron ƴan NNPP.
Siyasa
Samu kari