Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
Tsohon gwamnan Gombe, Sanara Danjuma Goje, ya musanta ficewa daga APC duk da rashin bayyana sunansa a jerin hukumar INEC na ‘yan takarar zaben 2027.
A labarin nan, za a ji Ayodele Babatola ya shiga hannun jami'an tsaro har ta kai ga aika shi kurkuku bayan wata mata ta yi ikirarin ya yi mata fyade a Ado Ekiti.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta mika wa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar tutar zama cikakken dan takara a zaben shugaban kasar da za a yi a 2027.
Matasa da shugabannin yankin Uzo Uwani a Enugu sun yi watsi da kudirin Matthias Ezeaku na takarar majalisar wakilai a NDC saboda kalamansa kan addini.
Isah Ashiru Kudan daga Kaduna ya samu tikitin takarar gwamna a jihar karkashin ADC bayan zaben fitar da gwani da aka gudanar a dukkan kananan hukumomi.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar ya samu jimillar kuri’u 1,846,370 a zaben fitar da gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a fadin Najeriya.
‘Yar Bola Tinubu kuma Shugabar Iyaloja-General ta Najeriya, Mrs Folashade Tinubu-Ojo, ta yi barazanar zanga-zanga kan sakamakon zaben fidda gwani na APC a Lagos.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa wanda ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya yi magana game da shirinsa kan Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya cimma matsaya a kan wanda zai zama dan takarar gwamnan Kano a NDC yayin zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ovie Omo-Agege ya yi murabus daga APC bayan shan kaye a zaben fitar da gwani na kujerar sanatan Delta ta Tsakiya.
Siyasa
Samu kari