Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Kanin tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, Almustapha Malami ya nuna goyon bayansa ga tazarcen Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi a zaben 2027.
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu a majalisar dattawa, Enyinnaya Abaribe, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai kai labari ba a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasarar lashe duk kujerun ciyamomi da kansiloli da aka fafata zabensu a jihar Borno ranar Asabar, 13 ga watan Disamaba, 2025.
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana takaici a kan matsayarsa game da wanda zai goyi bayansa a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
Gwamnan Taraba, Agbu Kefas ya yi rajista zama dan APC a hukumance a Jalingo, yana mai cewa matakin zai karfafa jam’iyya da tafiyar da mulki a jihar.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Sanata Natasha H Akpoti ta bayyana cewa ba ta da niyyar komawa jam’iyyar APC, duk da tayin da ta ce ana ci gaba da yi mata daga wasu a fadar shugaban kasa.
Siyasa
Samu kari