Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
A labarin nan, za a ji cewa sauya shekar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya gigita APC lamarin da ya jawo ana kai gwauro ana kai mari domin a kan lamarin.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano a zaben 2023, Salihu Tanko Yakasai, ya yi magana kan siyasar Kano. Ya ce Tinubu ba zai iya yin abin da ya yi a Legas ba.
Wani rahoto ya nuna cewa rashin bai wa Peter Obi tikitin takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar ADC na iya tarwatsa 'Obidients' da rage wa hamayya ƙarfi a zaɓen 2027.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Alwan Hassan ya bayyana damuwa game da asarar da za su yi bayan sauya shekar Rabiu Kwankwaso zuwa ADC.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya fice daga jam'iyyar APC tare da komawa ADC a hukumance domin tunkarar babban zaben 2027.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya yi magana bayan ganawa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a Abuja. Tinubu ya gana da Muhammad Badaru Abubakar.
A labarin nan, da a ji ƙungiyar Kwankwasiyya ta fara magana game da tanadin da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zo wa da ADC kwanaki kadan bayan ya rungumi jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa ADC mai hamayya da jam'iyya mai mulki ta sanar da cewa adadin mutanen da ke rajista ya yi tashin gwaron zabo daga sauya shekar Kwankwaso.
Jam'iyyar ADC ta zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yunkurin tarwatsa jam’iyyar bayan sauya sheƙar Rabiu Musa Kwankwaso wanda ya yi murabus daga NNPP.
Siyasa
Samu kari