Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben shekarar 2027, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan hukuncin da kotu ta ba da na soke rajistar jam'iyyar ADC.
Gamayyar kungiyoyin Arewa a yankin kudu maso yamma sun zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da hannu a rikicin siyasar da ke faruwa a jihar Kano.
Dan takarar gwamnan jihar Kogi a inuwar PDP, Sanata Dino Melaye, ya musanta rade-raɗin da ke yawo cewa ya karbi N3bn daga Atiku Abubakar da Aliko Ɗangote.
Kungiyar Matasa a Arewa ta yi martani kan hukuncin shari'ar zaben jihar Kano inda ta bukaci Kotun Koli ta yi adalci da kuma bar wa mutane abin da su ka zaba.
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Simon Lalong, ya ce ya shiga rudani, yana tunanin ko ya tafi majalisar dattawa ko kuma ya ci gaba da rike mukamin minista.
Kwamishinar yaɗa labarai ta jihar Ondo, Ademola-Olateju, ta bayyana cewa Gwamna Rotimi Akeredolu ba zai yi murabus ba saboda har yanzu bai kasa aiki ba.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncinta da ya ayyana Sanata Austin Akobundu na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben Abia ta tsakiya.
Wasu gamayyar kungiyoyin damokradiyya sun yi Allah wadai da hukuncin Kotun daukaka kara ta Najeriya da ta tsige gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang.
Wani Malamin addini ya ce zalunci ne a tsige Abba Kabir Yusuf daga mulki duk da yana ganin Abba ya fara mulkinsa da kuskure wajen rushe rushen dukiyar mutane.
Ministan wutar lantarki a gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da ranar gagarumin taron sauya shekarsa daga AA zuwa APC a jihar Oyo.
Siyasa
Samu kari