'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya koka kan yadda yan siyasar Najeriya ke sauya sheka lokacin da suka ga dama ba kamar na Ghana ba.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kano, Hon. Farouk Lawan ya ce zamansa a gidan gyaran hali na tsawon shekaru ya mayar da shi mutumin kirki da koya masa darussa.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki, Ismael Ahmed ya bayyana kuskuren da Atiku Abubakar da Peter Obi suka yi a zaben shugaban kasa na shekarar 2023.
Peter Obi na da damar kayar da Tinubu a 2027. Nana Kazaure ta ce farin jininsa ya ƙaru saboda gazawar Tinubu. Matasan sun ƙara goyon bayan Obi sosai.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charlels Chikwuma Soludo ya bayyana cewa kofar APGA a buɗe take ga duk jam'iyyar da ta shirya kawo ci gaban Najeriya.
Kwanani kalilan bayan ƴan LP 4 sun koma APC a Majalisar wakilai, Hon Benedict ya yi ikirarin cewa akwai karin waɗanda ke shirin bin sahunsu kafin babban zaben 2027.
Babbbar jam'iyyar adawa reshen jihar Imo a Kudu maso Yamma ta kori ɗan majalisar wakilan tarayya, Imo Ugochinyere Ikeagwonu bisa zargin rashin ɗa'a.
Jam’iyyar PDP a Najeriya ta ayyana kujerar yar Majalisar Tarayya kuma diya ga tsohon gwamnan Delta, Hon. Erhiatake Ibori-Suenu babu kowa bayan ta koma APC.
Gwamnan jihar Ribas, Sir SiminalayiFubara ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi iya bakin ƙoƙarinta wajen taimakawa al'ummarsa, ya tuna yadda ake kaunarsa.
Siyasa
Samu kari