Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Gwamna Seyi Makinde ya bayyana cewa ba za su bari shugaban APC na ƙasa ya cimma burinsa ba a zaɓukan da za a yi a jihohin Osun da Oyo nan gaba ba.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kogi, Hon. Abejide Leke ya zargi wasu da mayar da lamarin kudirin haraji siyasa saboda muradunsu kan zaben 2027.
Tsohon sanata daga jihar Ekiti mai suna Babafemi Ojudu ya ce har fitsari ya sha a gidan yari domin ya rayu bayan cafke shi da aka yi a mulkin Sani Abacha.
Jam'iyyar APC ta kafa kwamitin sulhu a jihar Adamawa domin warware rikicin cikin gida da ya barke a jam'iyyar. APC ta bukaci hadin kai kafin zabe mai zuwa.
Magoya bayan APC sun fara rokon ministan harkokin tattalin arzikin ruwa, Oyetola ya sake komawa ya nemi takarar gwamnan jihar Osun a zaɓen 2026 da ke tafe.
Sarkin Onitsha watau Obi na masarauyar Onitsha ya ce ya kamata Najeriya ta gwada mace a kujerar shugaban ƙasa, ya ce an yi gwamna mace a jihar Anambra.
Jam'iyyar LP da Peter Obi ke jagoranta da fara shirin karfafa shugabanci a jihohin Najeriya 36. A ranar Juma'a LP za ta kaddamar da shugabanni a jihohi.
Kungiyar Team New Nigeria (TNN) ta fara sanya fastocin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a birnin Kano. Kungiyar na bukatar ya yi takara a zaben 2027.
Babbar Kotun da ke jihar Rivers da rusa matakin dakatar dan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Andoni-Opobo/Nkoro mai suna Awaji-Inombek Abiante.
Siyasa
Samu kari