Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Sakataren yada labaran APC na Kano, Ahmed S Aruwa ya bayyana cewa komawar Rabi'u Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar zai haddasa rikici da tarwatsa 'ya'yanta.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya gana da wasu daga cikin 'yan majalisar jam'iyyar NNPP na jihar Kano. Akwai yiwuwar su koma APC.
Shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai dawo APC saboda NNPP ta mutu murus a Najeriya. Ganduje ya ce masu shirin hadaka za su wargaje.
Sanatan da ke wakiltar Jigawa ta Arewa maso Gabas, Sanata Abdul Hamid Malamadori, ya nuna goyon bayansa ga takarar Gwamna Umar Namadi a zaben 2027.
Gwamnan jihar Akwa Ibom na jam'iyyar PDP, Umo Eno, ya bayyana matsayarsa kan takarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ya nuna goyon bayansa ga Tinubu.
Jam’iyyar PDP a Ondo ta koka kan matsaloli inda ta yi barazanar neman dokar ta-baci idan Gwamna Aiyedatiwa ya kasa magance matsalar tsaro ba da ke addabar al'umma.
A yayin da ake tunkarar zaben 2027, APC reshen jihar Borno ta amince da tazarcen Shugaba Bola Tinubu tare da neman ya sake rike Shettima matsayin mataimakinsa.
Shugabannin APC a Kano ta Kudu sun fara zawarcin Sanata Kawu Sumaila ya fita daga NNPP zuwa APC yayin da ake cigaba da samun sabani tsakanin shi da Kwankwaso.
Yayin da ake tunkarar zaben shugaban kasa, rigima ta barke tsakanin ɗan Atiku Abubakar da ɗan gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, kan batun takarar shugaban ƙasa a 2027.
Siyasa
Samu kari