Yan bindiga sun kashe shugaban jam'iyyar APC na Rantan, Garba Buba, da wani mazauni, yayin da hare-haren garkuwa da mutane ke ƙara tsananta a jihar Kano.
Yan bindiga sun kashe shugaban jam'iyyar APC na Rantan, Garba Buba, da wani mazauni, yayin da hare-haren garkuwa da mutane ke ƙara tsananta a jihar Kano.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dage karɓar katin ADC saboda ana tunanin zai sauya tunani kan neman takara a jam'iyyar ADC mai adawa.
Wasu tsofaffin mambobin jam'iyyar APC sun sauya sheka zuwa NNPP a jihar Kano. Sun dai fito ne daga mazabar tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewa zai kawo karshen cin hanci da rashawa idan ya samu nasarar zama shugaban kasan Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jigo a jam'iyyar PDP, Malam Ibrahim Shekarau, ya sake jaddada matsayarsa kan hadakar neman kifar da Shugaba Tinubu a 2027.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta fara tattaunawa a cikin gida kan wanda ya dace ta tsaƴar takara domin gwabzawa da shugaba Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa bai taba shiga harkar magudin zabe ba. Ya nuna yatsa ga 'yan siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce zai doke Bola Tinubu a 2027 idan ya samu tikitin takarar shugaban kasa na ADC.
Tsohon karamin ministan ayyuka, Dayo Adeyeye, ya bayyana cewa rasuwar marigayi Muhammadu Buhari, ba za ta kawo cikas ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu ba 2027.
Bayan kalaman Peter Obi game da wa'adin mulki, Gwamna Abdullahi Sule ya gargae shi cewa matsin lamba na siyasa na iya hana cika alkawarin wa’adin mulki daya.
Siyasa
Samu kari