Solomon Dalung ya bukaci Gwamnatin Plateau ta bayyana hujjojin zargin Hisbah, tare da gano masu daukar nauyinsu da kare al'umma daga rarrabuwar addini.
Solomon Dalung ya bukaci Gwamnatin Plateau ta bayyana hujjojin zargin Hisbah, tare da gano masu daukar nauyinsu da kare al'umma daga rarrabuwar addini.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
Yayin da PDP ke shirin gyara kura-kuranta domin zaben 2027, tsohon mataimakin gwamnan a Najeriya ya jefar da lema bayan sanar yin murabus daga jam'iyyar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu gagarumin goyon baya daga Arewa. ƙungiyoyi sama da 1,000 sun amince da tazarce tikitin Tinubu/Shettima a 2027.
Shugaban majalisar malaman Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce zai yi takarar gwamnan Kano karkashin jam'iyyar ADC. Ya yi magana kan hadakar yan adawa a 2027.
Tsohon shugaban NIMASA, Bashir Jamoh ya ce har yanzu tsohon gwaman jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i yana jam'iyyar APC duk da maganar cewa ya koma SDP.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i ya yi martani game da cewa labarin siyasar shi ta zo karshe a Najeriya. El-rufa'i ya ce bayan 2027 za a gane gaskiya.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Sanata Chris Ngige, ya bayyana dalilin cire shi daga mukaminsa na gwamnan Anambra inda ya ce ya ki amincewa da bukatun wasu ne.
Wani na kusa da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, ya bayyana cewa ya shirya yin takara a zaben 2027. Ya ce ya fara tattaunawa da manyan shugabanni.
Shugaban jam'iyyar PDP na yankin Kudu maso Kudu, Emmanuel Ogidi, ya bayyana cewa jam'iyyar ta shirya daukar mataki kan ministan birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi jawabi yayin da shugaban APC ya gana da malaman Izala, Darika da JNI a jihar Filato. Gwamnoni da dama sun halarci taron.
Siyasa
Samu kari