Atiku ya ce yana da shaidar Tinubu yana da shekaru 90, yayin da Reno Omokri ya kalubalanci ikirarin tare da neman Dele Momodu ya tabbatar da wani hoto.
Atiku ya ce yana da shaidar Tinubu yana da shekaru 90, yayin da Reno Omokri ya kalubalanci ikirarin tare da neman Dele Momodu ya tabbatar da wani hoto.
‘Yar takarar gwamnan jihar Anambra a karkashin jam'iyyar AAC, Chioma Ifemeludike ta jawo hankalin jama’a bayan sakin hotuna da bidiyon kamfen dinta.
Jam'iyyar PDP ta rasa dukkanin 'yan majalisar wakilan da take da su a jihar Enugu. Dukkan 'yan majalisun sun sanar da sauya shekarsu zuwa APC mai mulki.
Jam'iyyun adawa na LP da PDP sun sake samun koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wasu daga cikin 'yan majalisar da suke da su sun koma APC mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa 'yar jam'iyyar hamayya a Kano, Badariyya Garko ta zayyano ayyukan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kai yankinta na Garko.
Mataimakin shugaban APC na kasa (Kudu maso Gabas), Dr. Ijeoma Arodiogbuya bayyana cewa gwamnonin adawa 4 na shirin komawa jam'iyya mai mulki kafin karshen 2025.
Sanatan Bayelsa ta Gabas, Benson Agadaga ya sanar da sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance a zaman Majalisar Dattawa na yau Laraba.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Obot Akpabio, ya yi tsokaci kan dalilin da ya sa mata ba sa iya samun kujerun siyasa sosai a kasar nan.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Zamfara ta rasa daya daga cikin 'yan majalisun da take da su. Dan majalisar ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai adawa.
Hadimin gwamnan Taraba ya tabbatar da cewa Gwamna Agbu Kefas zai sauya sheka zuwa APC domin samar da karin ayyukan ci gaba daga gwamnatin tarayya.
Siyasa
Samu kari