Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Jam'iyyar PDP ta rasa mamba ɗaya tilo da take da shi daga jihar Ondo a Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Olarewaju Akingbaso ya sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Cif Moses Ayom ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na bukatar zango na biyu domin karisa muhimman ayyaukan gyara da ya fara a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku da Wike sun kauracewa taron NEC na PDP, yayin da jam’iyyar ta fitar da matsaya 10 da suka haɗa da kafa kwamitin rabon mukamai.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wik, ya yi martani mai zafi ga Sule Lamido bayan ya zarge shi da zama annoba ga jam'iyyar adawa ta PDP.
Sanata Orji Uzo Kalu ya shiga majalisar dattawa sanye da riga mai taken “Tinubu a matsayin shugaban kasa, 2027”, ya jaddada cewa APC ba ta tsoron hadakarsu Atiku.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da APC kan yunkurin maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ta ce suna tsoron faduwa a 2027.
Jam'iyyar APC reshen jihar Akwa Ibom ta yabawa Mai girma Gwamna Umo Eno bisa yadda yake tafiyar da mulki ba tare da nuna banbancin siyasa ko wariya ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ziyarci Nasir El-Rufa'i a gidansa da ke Abuja. Ana ganin sun tattauna ne kan lamuran siyasar Najeriya a 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Sokoto ta samu koma baya bayaɓn wasu manyan siyasa sun sauya sheka zuwa APC. Sun samu tarba daga Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko.
Siyasa
Samu kari