DSS ta sake kama shugaban Miyetti Allah Bello Bodejo bayan EFCC ta sake shi bisa cika sharuddan beli, yayin da iyalinsa ke neman a yi masa adalci.
DSS ta sake kama shugaban Miyetti Allah Bello Bodejo bayan EFCC ta sake shi bisa cika sharuddan beli, yayin da iyalinsa ke neman a yi masa adalci.
Shugaban jam'iyyar LP na Gombe, Usman Kalala, ya yi murabus ya koma PDP tare da Shehu Durbi da magoya bayansu, yana mai goyon bayan takarar Pantami.
Jam'iyyar APC reshen jihar Plateau ta yi martani kan ikirarin da Gwamna Caleb Mutfwang ya yi na cewa ana matsa masa lamba ya bar PDP zuwa jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya zargi gwamnoni da shugabannin kananan hukumomi da hannu a cikin wahalhalun da ake sha a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan, Kabiru Tanimu Turaki ya samu damar mika fam ga jam'iyyar PDP domin tsayawa takarar shugaban jam'iyya.
'Yar takarar gwamnan jihar Anambra karkashin inuwar jam'iyyar AAC, Chioma Ifemudilike, ta yi alkawarin kyautata jin dadin ma'aikata ta hanyar kara musu albashi.
Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fidda gwani a jihar Ekiti kamar yadda doka ta tanadi, deleget sun hada baki sun amince da Gwamna Biodun Oyebanji yau Litinin.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa zai nemi takarar shugabancin jam'iyyar a matakin kasa. Ya ce zai yi takara ne domin farfado da jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisa ar tarayya daga jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji ya bayar da tabbacin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Farfesa Peter Umeadi ya fice daga jam'iyyar APGA kuma ya jingine siyaaa gaba daya, ya gode wa wadanda suka ba shi dama.
Gwamna Soludo ya bayyana kudirin ba da kudi ga wadanda suka zabe shi a zaben da a yi nan kusa a jihar Anambra, ADC ta ce a dauki mataki cikin gaggawa.
Siyasa
Samu kari