Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Rahoton BudgIT ya nuna jihohi 35 sun tara ₦17.2 tiriliyan a shekarar 2024, amma yawancinsu na dogaro ne sosai da kudaden FAAC daga gwamnatin tarayya.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya ce bai kamata gwamnatin Bola Tinubu ta rika ciwo bashi ba bayan cire tallafin man fetur da ya yi a Najeriya.
‘Yan bindiga sun kai mummunan hari a Na’alma da ke karamar hukumar Malumfashi a Katsina, inda suka kashe mutane da dama yayin sallar Asubahin yau Laraba.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga gwamnatocin jihohi da su samar da wutar lantarki a jihohinsu. Ministan makamashi ya ce gwamnatin za ta hada kai da su.
Rahotanni sun nuna jam'iyyar PDP na fuskantar rikici yayin da gwamnoni uku ke shirin komawa APC, abin da ke jefa dimokuraɗiyyar Najeriya cikin barazana.
A labarin nan, za a ji cewa wani Darakta Janar a yankin Kudu maso Gabas ya shiga hannun sojojin Najeriya bisa hada baki a shirin juyin mulki a kasa.
Sarkin Kano na 16, mai martaba Muhammdu Sanusi ya koka da cewa ana yawan kashe kudi a karkashin gwamnatin Bola Tinubu bayan cire tallafin man fetur.
Ministan makamashin Najeriya, Bayo Adelabu ya ce Najeriya ta fara fitar da kayan sola da ta kare zuwa kasuwannin Afrika ta Yamma. Ya ce an fara fitar da su Ghana.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar tsaron farin kaya, DSS ta cafke wani mai suna Innocent Chukwuma bayan an gano yana wallafa sakonnin juyin mulki.
Labarai
Samu kari