Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya mayarda Rekna na Bashar kan kujerarsa. Gwamnan ya mayar da babban basaraken kan kujerarsa ne bayan dakatar da shi.
An ba kamfanoni lasisin shigo da mai domin a samu sauki, amma watakila karin kudin man fetur ya zama dole domin ‘yan kasuwa sun canza farashi a tashoshin mai
Hukumar zaben Najeriya ta bayyana shirinta na gwada na'urorin da take aiki da su kafin zaben 2027 da kuma yin zaben gwaji domin tabbatar da komai ya tafi da kyau.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun cafke mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi. 'Yan sanda na ci gaba da yi masa tambayoyi.
Daya daga cikin dattawan Arewa, Dr Usman Bugaje ya bayyana cewa idan aka yi abubuwa 3 za a iya habaka Arewa a cikin shekara akalla 7 zuwa 5 a Najeriya.
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Rundunar 'yan sandan Sokoto ta ce ta kama mutane bakwai da ake zargi da ta'addanci da garkuwa da mutane, tare da gurfanar da su a kotu don yanke masu hukunci.
Rundunar 'yan sandan Sokoto ta ce ta kwato dabbobi 689 daga hannun barayi, tare da kubutar da mutum takwas da aka sace cikin hare-haren 'yan bindiga.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya ce Mary Habila ta kira saurayinta kafin rasuwarta tana korafin zubar jini daga hanci, inda ta roƙe shi kada ya katse wayar.
Labarai
Samu kari