Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
A wannan rahoton za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a kan tashar ruwa ta Onne da ke jihar Ribas saboda shigo da makamai ba bisa ka'ida ba.
Gwamnatin Katsina ta sanar da shirin kai dalibai 64 karatu kasar Sin domin inganta ilimi. Gwamnatin ta ce an zabo 'ya'yan talakawa ne daga makarantun gwamnati.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kafa kwamitin da zai yi nazari da tsara yadda za a fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 a jihar Borno.
Andrew Wynne wanda rundunar 'yan sandan Najeriya ke nema ruwa a jallo ya bayyana cewa ba zai mika kansa ga 'yan sanda ba saboda yana tsoron ya rasa ransa.
Sheikh Murtala Bello Asada ya caccaki karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle inda ya ce bai kamata a bayyanawa duniya cewa jami'an tsaro suna shirin zuwa Sokoto ba.
A wannan labarin, wasu miyagu da ake kyautata zaton masu garkuwa sun sace jigo a jam'iyyar PDP a jihar Oyo, Cif Benedict Akika har gidansa da ke Lagelu.
Bashir Ahmad ya fadi dalilin da yasa gwamnatin Buhari ta cire tallafin man fetur na watanni 6 a shekarar 2023 wanda hakan ya jawo Bola Tinubu ya cire tallafin mai.
'Yan majalisa marasa rinjaye na majalisar wakilai sun yi Allah wadai da karin kudin man fetur da aka yi. Sun bukaci gwamnatin tarayya ta gaggauta cire karin.
Tsohon gwamna kuma sanatan Zamfara ta yamma, Abdul'aziz Yari ya ba da gudummuwar tirela 200 na masara domin a rabawa masu karamin ƙarfi a faɗin jihar.
Labarai
Samu kari