Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Ana zargin cewa yunwa na jawo mutuwar yan fursuna a Najeriya duk da shugaba Bola Tinubu ya kara kudin sayen abinci a gidajen yari a watan Agusta da ya wuce.
Fitaccen dan kasuwa a Najeriya, Femi Otedola ya fadi yadda marigayi Umaru Musa Yar'Adua ya rusa shirinsu da Aliko Dangote na mallakar matatun mai.
Wasu matasa yan acaba sun kona wanda ake zargi da satar babur a jihar Ogun inda suka yi jina jina ga wani sojan Najeriya daga baya. Sojoji sun tabbatar da lamarin.
Matasa da masu keke NAPEP sun yi zanga zangar adawa da karin kudin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi. Sun bukaci a rage kudin mai domin saukaka rayuwa.
Masarautar Kano ta shiga jimami bayan sanar da rasuwar Hakimin Bichi, Alhaji Idris Abdullahi Bayero wanda kuma shi ne Barden Kano kafin rasuwarsa a yau Laraba.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya shiga taron majalisar tattalin arziki watau NEC a fadar gwamnatin tarayya da ke birnin Abuja.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare hare a jihar Imo. 'Yan bindigan sun hallaka wani jami'in dan sanda tare da kona ofishin 'yan sanda yayin harin.
A labarin nan za ku ji wata gobara da ta tashi a asibitin kwararru mallakin gwamnatin jihar Adamawa da ke Jimeta- Yola ta kone sashen adana bayanai da kayan aiki.
Mai kudin duniya, Bill Gates ya ce haraji da ake karba a Najeriya ya yi kadan idan ana son inganta kasa. Ya ce dole a kara haraji idan ana son inganta ilimi, lafiya
Labarai
Samu kari