Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Sufetun Janar na ‘yan sanda Olukayode Disu ya yi babban garambawul a rundunar, inda ya tura manyan jami’ai 64 zuwa sababbin mukamai a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a kungiyar yan kwangila na cikin gida sun bayyana cewa za su fito domin nuna wa gwamnatin takaicin kokarin wasu ma'aikatu na cinye hakkinsu.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa Amurka na tattaunawa da Iran kan wani tsari mai maki 15 domin kawo karshen yaki da kuma batun makamin nukiliya.
Kasashen Pakistan, Egypt da Turkey sun bayyana cewa za su jagoranci zaman sulhu tsakanin Iran da Amurka domin kawo karshen yakin da ake a Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin Najeriya ta fadi dalilan da suka sanya kasar fuskantar matsalar wutar lantarki. Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ba da hakuri ga 'yan kasa.
Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelenskiy ya ce kasarsa ta samu hujja karara cewa Rasha na bai wa Iran bayanan sirri, lamarin da zai kara tsawaita rikicin.
Tarayyar Turai (EU) da Najeriya sun amince su faɗaɗa haɗin gwiwa kan hakar ma'adanai, tsaro, da kasuwanci yayin da ake fama da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Malam Yusuf Haruna Baban Chinedu ya zargi Fasto Ezekiel Dachomo da kasancewa tsohon ɗan fashi, yana cewa ya ƙirƙiri labarin haduwarsa da Yesu bayan harin banki.
Labarai
Samu kari