Wasu mutanen mazabar Kaduna North sun kai ƙorafi ga NDLEA kan zargin shan hodar iblis da ake yi wa Bello El-Rufai, inda suka nemi gudanar da bincike mai zaman kansa.
Wasu mutanen mazabar Kaduna North sun kai ƙorafi ga NDLEA kan zargin shan hodar iblis da ake yi wa Bello El-Rufai, inda suka nemi gudanar da bincike mai zaman kansa.
Peter Obi ya ƙarfafa gwiwar ’yan Najeriya su saka jari a IPO na matatar Dangote, yana mai yabawa zuba jarin Aliko Dangote a masana’antun da dama.
Tsohon Sanata da ya wakilci Ondo ta Kudu, Omololu Samuel Meroyi, ya rasu yana da shekara 76 bayan doguwar gudummawa a siyasa da harkokin gudanarwa.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum uku daurin rai da rai bayan sun amsa laifin hannu a garkuwa da dalibai, malamai da kuma alaka da ta'addanci.
Tsohon gwamnan Legas, Babatunde Fashola, ya ce ya fi son ba Tinubu shawara a sirrance maimakon sukar gwamnatinsa a bainar jama’a saboda yana da damar tuntuɓarsa.
A labarin nan, za a ji yadda kasar nan ta ke kara kashe miliyoyin Naira a kan zargin Amurka da Donald Trump na cewa ana yi wa kiristoci kisan gilla.
Rauf Aregbesola ya ce ya yi shekaru takwas yana gwamnan jihar Osun ba tare da mallakar gida ba, yana bayyana abubuwan da gwamnatinsa ta sa a gaba.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce Bola Ahmed Tinubu da yan Najeriya na bukatar a samu cikakken bayani kan hukumar PFIPC.
Rundunar Sojin Najeriya ta ce wani harin jirgi mara matuƙi a Kila Bariya ya kashe sama da ’yan ISWAP 20 tare da lalata babura sama da 30 da ma’ajiyar abinci.
Atiku Abubakar ya kalubalanci ware Naira biliyan 22.15 domin fadoji 106, yana bukatar gwamnati ta bayyana hujjar doka da cikakken bayani kan kasafin.
Yarjejeniyar nukiliyar Amurka da Saudiyya ta tayar da hankula a Isra'ila, inda tsofaffin shugabanni ke gargadin yiwuwar gasar makaman nukiliya a Gabas ta Tsakiya.
Labarai
Samu kari