Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Peter Obi ya ƙarfafa gwiwar ’yan Najeriya su saka jari a IPO na matatar Dangote, yana mai yabawa zuba jarin Aliko Dangote a masana’antun da dama.
A labari nan, za a ji cewa Fadar shugaban kasa ta bayyana dalilin da ya sa shugaban Amurka, Donald Trump ya aiko da wasika ga shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Wasu 'yan bindiga sun sace fiye da mutum 50 a Garin Idi da ke Sokoto, sun karɓi N600,000 kafin su sake su, sannan suka kakaba wa al'umma biyan karin Naira miliyan 1.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Lagos ta tabbatar da hukuncin ƙwace tsabar kuɗi N293.97m tare da kadarori da hannun jari daga Manjo Janar Emmanuel Atewe.
A labarin nan, za a ji cewa Alhaji Abba Kabir Yusuf ya samar da kwamiti mai karfi da zai sanya kafar wando daya da dukkanin masu daba da shaye-shaye a Kano.
Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayyana abubuwan da jihar ke da su wanda ya sa ta shirya tsaf domin kafa yan sandan jihohi domin rage aikata laifi.
Matatar Dangote ta koma sayar da fetur da naira bayan dakatar da tsarin dala, tare da ƙara farashin lita daga N1,075 zuwa N1,215 kan kowace lita.
Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Sojojin Najeriya sun hallaka babban mai ɗaukar bidiyon Boko Haram, yayin da ƙungiyar ta fitar da sanarwar mutuwarsa a wani sabon faifan bidiyo da ta fitar.
Labarai
Samu kari