Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi maertani kan karyata jita-jitar da ake yadawa cewa dakarunta na nuna sassauci ga ‘yan ta’adda fiye da wadanda suka zalunta.
Mayakan kungiyar Hezbollah sun fafata sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Sojojin Isra'ila sun fuskanci matsala inda aka kashe wani daga cikinsu.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya fito ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan batun ya taka rawa a tuhumar da aka yi masa a mulkin Buhari.
Gwamnatin Amurka na tuhumar wani mutum da dasa bam a sansanin sojin kasar da ke yaki da Iran. An ce mutum ya tsere zuwa kasar China bayan dasa bam din.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta yi nasarar samun wasu kuɗi da aka ce tsohuwar Ministar sufurin jiragen saman kasar nan, Stella Oduah ta handame.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya nuna damuwa kan karancin masu fitowa don kada kuri'unsu a lokacin zabe.
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan ceto 'yan kasa a Gabas ta Tsakiya, samar da mai, sa ido a cikin gida bayan fara yakin Iran da Amurka/Isra'ila.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta so samawa kasuwarsn fetur a Najeriya sauki bayan ta sanar da rage farashin litar mai daga bakin teku.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a iya samun ruwan sama a wasi jihohin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Najeriya a yau Juma'a.
Labarai
Samu kari