Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin kawo ƙarshen biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya daga 2027 domin samar da tsarin da zai dawwama a ɓangaren wutar lantarki.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin kawo ƙarshen biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya daga 2027 domin samar da tsarin da zai dawwama a ɓangaren wutar lantarki.
Aisha Buhari ta ziyarci Atiku Abubakar, yayin da ɗan takarar ADC ya yi magana kan tsadar rayuwa tare da alkawarin gina tattalin arziki mai sauƙa wa ’yan Najeriya.
Tunde Onakoya ya ƙaddamar da tallafin karatu na N250m ga masu NYSC da sabbin masu digiri, tare da horon fasaha, damar aiki da kwamfutar tafi-da-gidanka kyauta.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Haliru Maraya ya buƙaci jam’iyyun siyasa su guji tsayar da ɗan takarar gwamna da mataimakinsa masu addini ɗaya a zaɓen 2027.
Gwamnan Nasarawa Abdullahi Sule ya sauke masu ba shi shawara na musamman takwas, tare da naɗa wasu tara sabbi, kwana biyu bayan sauke kwamishinoni shida.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Abdulsalami Abubakar ya buƙaci INEC ta yi adalci ga dukkan jam'iyyun siyasa yayin da shugaban hukumar ya bada tabbaci kan yin sahihin zabe a 2027.
An gurfanar da ’yar takarar gwamnan Ekiti ta APC, Abimbola Olawumi, kan zargin wallafa saƙonnin barazana a kafafen sada zumunta, yayin da ta musanta zarge-zargen.
Atiku Abubakar ya yi watsi da zargin Obasanjo kan cin hanci, yana cewa an tayar da tsohon batu ne domin siyasar zaɓen shugaban ƙasa a zaben 2027.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Kungiyar NNCYA ta yabawa Tinubu, Ribadu da Janar Musa bayan yabon Trump kan yaƙi da ta'addanci, tare da kira a ƙara haɗin gwiwar tsaro da zaman lafiya.
Labarai
Samu kari