Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin kawo ƙarshen biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya daga 2027 domin samar da tsarin da zai dawwama a ɓangaren wutar lantarki.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin kawo ƙarshen biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya daga 2027 domin samar da tsarin da zai dawwama a ɓangaren wutar lantarki.
Aisha Buhari ta ziyarci Atiku Abubakar, yayin da ɗan takarar ADC ya yi magana kan tsadar rayuwa tare da alkawarin gina tattalin arziki mai sauƙa wa ’yan Najeriya.
Gwamna Ahmad Aliyu ya yaye sabbin Sokoto Marshals 1,550 domin ƙarfafa tsaro da samar wa matasa aikin yi, yayin da gwamnan Ekiti ya yaba da shirin.
Fasinjoji 68 sun tsira bayan wani jirgin Enugu Air ya kauce daga titin sauka a Filin Jirgin Saman birnin Benin, inda babu wanda ya mutu ko ya ji rauni.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar gwamnan jihar Sokoto a jam'iyyar ADC, Hon. Mannir Muhammad Dan'iya ya ce dole a sake taku kan rashin tsaro.
Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Fadar shugaban kasa ta yi martani mai zafi ga Alhaji Atiku Abubakar kan daukar hayar kamfanin da ya kai bayanan kwace kadarorin Shugaba Bola Tinubu a Amurka.
Majalisar Wakilai ta amince da kudirin kafa 'yan sandan jihohi bayan kuri'ar 'yan majalisa 311, yayin da 'yan tsiraru suka fice daga zauren majalisar.
Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana Private Mohammed Yusuf Amutu a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin sayar wa 'yan ta'adda kayan sojoji.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da ƙara rundunonin sojin Najeriya zuwa 12 tare da ɗaukar sabbin sojoji 28,000 domin ƙarfafa tsaro a faɗin ƙasar.
Labarai
Samu kari