Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa yanzu ba lokacin da za a kakabawa yan Najeriya sabon fasalin haraji ba ne, domin a yunwa da babu na kokarin kashe su.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fara biyan sabon mafi karancin albashi na N72,000 ga ma'aikatan jihar a watan Nuwamba. Gwamnati na jiran koke daga ma'aikata.
Shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, John Kizito Bonzena, ya bukaci Gwamna Agbu Kefas ya waiwayi 'yan siyasa a jihar. Ya ce suna shan wahala.
Mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya karbi baƙuncin babban abokinsa kuma mataimakinsa a bankin CBN, Kingsley Moghalu bayan ya dawo daga Tufts.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya yi kira ga matasan Najeriya da su shiga cikin harkokin siyasa domin kawo sauyi a kasar maimakon zanga zanga
Rundunar 'yan sandan Imo ta yi magana kan tsohon kwamishinan harkokin waje na jihar da ta kama. Ana zarginsa da wallafa bayanan da za su tayar da hankali.
Mutanen Rivers sun zargi NNPCL da amfani da tsohon mai a matsayin wanda aka tace a matatar Fatakwal. Mutanen sun ce an boye gaskiya ga yan Najeriya.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NPC), karkashin shugabanta, Nasir Isa Kwarra, ta sanar da cewa za a gudanar da kidayar jama’a a Najeriya a shekarar 2025.
Hukumar alhazai a jihar Jigawa za ta mayar da makudan kudi har N95m ga mahajjata da suka gudanar da aikin hajjin shekara 2023 da aka gudanar a Saudiyya.
Labarai
Samu kari