Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Majalisar dattawan Najeriya ta umarci gudanar da bincike kan rushe rushen gidajen da ake yi a birnin tarayya Abuja. Ta kafa kwamitin domin yin binciken.
Mu na sa ran Nijar, Mali da Burkina Faso za su dawo cikin ECOWAS. Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ne ya faɗi haka. Ya ce ana amfani da dabarun diplomasiyya kan batun.
Ana fargabar rasa rayukan mutane biyu yayin da rahotanni suka tabbatar da rikici tsakanin makiyaya da manoma a karamar hukumar Billiri da ka jihar Gombe.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, zai gabatar da kudirin kasafin kudin shekarar 2025 a ranar Talatar makon gobe a gaban taron hadin gwiwa na majalisar dokokin kasar.
Faduwar Naira ta rage darajar dukiyar Abdulsamad Rabiu BUA daga dala biliyan 8.2 zuwa dala biliyan 4.5. Matsayinsa ya sauka a Najeriya, Afirka, da duniya.
Rundunar 'yan sanda ta mikawa NAPTIP mutane 1o da aka boye a wani gida da niyyar safararsu zuwa kasar Libya. NAPTIP ta ce za a mika mutanen ga iyalansu.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shetyima ya shiga taron majalisar zartaswa tare da gwamnoni da ministoci a Aso Villa da kwle Abuja yau Alhamis.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya yi rabon sababbin mukamai a gwamnatinsa. Gwamna Radda ya nada kwamishina da sabon shugaban ma'aikata.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce 'yan ta'addar Boko Haram 129,417 ne suka mika wuya a watanni shida a Najeriya, daga Yuni zuwa Disamba.
Labarai
Samu kari