Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta bayyana ayyukan da aka yi da kudin da aka tara bayan cire tallafin man fetur. An yi amfani da kudin wajen noma, ilimi da wasu ayyuka.
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi babban sarkin Yarabawa, Ooni na Ife a Daura. Ooni na Ife ya ziyarci Buhari kafin ya wuce fadar mai martaba sarkin Daura.
Fitaccen lauya a Najeriya, Mike Ozekhome ya soki tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kan fifita yan Arewa inda ya ce Bola Tinubu ma a wurinsa ya koya.
Mutuwa ta sake kai ziyara cikin iyalan gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, yayin da direban mahaifiyarsa ya fadi ya mutu bayan jin labarin rasuwar kanwar gwamnan.
Gwamnatin Bola Tinubu ta ce ana gyara a ɓangaren wutar lantarki. Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ne ya fadi haka. Ya fadi wasu shirye-shiryen gwamnati.
Wata kungiyar magoya bayan Tinubu watau ASoN ta yi ikirarin cewa akwai sa hannun wasu manyan ƴan siyasar Arewa a matsalar tsaron da ta addabi yankin.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta shirya taro da sarakuna, mutanen gari domin murkushe 'yan daba. An shirya taron ne domin samo dabarar kama 'yan daba.
Matatar man Dangote ta cimma yarjejeniyar fara fitar da man fetur zuwa kasar Kamaru. Fara fitar da man fetur din ya zama shi ne na farko daga matatar zuwa Kamaru.
Rahotanni sun bayyana cewa wata tirela ta yi karo ta gefe da motar bas din ma'sikatan jami'ar jihar Borno, mutum 3 sun kwanta dama wasu 30 sun jikkata.
Labarai
Samu kari