Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Da safiyar Laraba bayan fara zaman kotun sauraron kararrakin zaben gwamna a Edo, an jiyo karar harbe-harben bindiga, lamarin da ya tada hankulan lauyoyi da alkalai.
Jam'iyyar PDP ta shiga jimami bayan rasuwar dan takararta na kansila a jihar Osun. Dan takarar na kansila ya rasu bayan ya yi fama da wata 'yar gajeruwar jinya.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya dakatar da mai taimaka masa ta musamman kan zarge-zargen da ake mata na damfarar mutane kuɗaɗe masu nauyi.
Ƴan bindiga sun kai hari asibitin Kankara da ke jihar Katsina inda suka harbi wani likita tare da yin garkuwa da wasu mutane 5. Jami'an tsaro sun bi bayan miyagun.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Kogi. Hatsarin wanda ya auku bayan wata babbar mota ta kwace ya jawo asarar rayukan mutane shida.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa zai cigaba da ragargazar 'yan ta'adda a fadin Najeriya. Shugaban kasar ya bukaci hadin kan 'yan kasa.
Kungiyar mazauna jihar Kaduna a karkashin kungiyar BEPU ta shawarci gwamnatin tarayya da ta rungumi tsarin da Gwamna Uba Sani ya dauka a kan 'yan ta'adda.
Gwamma Muhammed Umar Bago ya shawarci gwamnonin Arewa su maida Hausa ya zama yaren da za a rika koyar da ɗalibai a makarantun firamare da sakandire.
Saurayi mai suna Timileyin Ajayi da ya yankwa Salome Adaidai ya ce bai yi nadamar yanka wuyan budurwarsa ba a kan soyayya da suka kulla. Ya ce ta ci amanarsa.
Labarai
Samu kari