Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Gwamnatin Kano ta bayyana jin dadinta bisa gaskiya, amana da kishin jihar da kwamitin rabon kayan makaranta ga ɗaliban firamare na mayar da rarar kudi da aka samu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ba da shawara ga gwamnatin tarayya karkashin jagorancin mai girma Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Jihohin Kudu maso Yamma na tunkarar barazanar tsaro daga ‘yan bindiga da mayakan ISWAP yayin da DSS ta kama mutum 10 da ake zargi da ta’addanci a shiyyar.
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, ya bayyana cewa yana ganin girman shugaban Bola Ahmed Tinubu, ba zai iya sukarsa ba.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya bukaci a karawa ma'aikatar tsaro karin kudade domin magance matsalolin rashin tsaron da ake fama da su a kasar nan.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kama wani mutumi, Saheed Ganiyu bisa zarginsa da cinnawa sahibarsa wuta a Abuja, ya ce duk da haka a shirye yake ya aureta.
Kwamitin majalisar tarayya ya nuna damuwa kan kasafin kudi na Naira biliyan 11.8 da aka ware domin kaddamar da ma’aikatar raya dabbobi, yana rokon karin kudi.
NYSC ta karyata labarin cewa masu jiran zuwa karbar horo su je ofisoshin hukumar na jihohi. Ta ce duk bayanai za su fito ta shafukan sada zumunta na hukumar.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a jihar Zamfara sun samu nasara kan 'yan bindiga. Sojojin sun aika da wasu tsageru masu tayar da kayar baya.
Labarai
Samu kari