Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu ya bayyana cewa ya kusan kammala cika alkawurran da ya ɗaukarwa al'umma a lokacin yakin neman zabe a 2023.
Wata bakuwar cuta ta bulla a jihar Neja. Mutane da dama an kwantar da su a a asibiti. Hukumomi sun yi bayani kan cutar wacce take sanya mutane sumewa.
Bayan rahotanni da ke cewa sojoji sun yi ajalin dan Bello Turji, fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Murtala Bello Asada ya yi magana kan lamarin inda ya musanta.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce zai noma dukkan filayen jihar Nasarawa yayin wata ziyara da ya kai kasar China. Gwamnan zai inganta noma.
Gwamna Radda ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa ba gudu ba ja da baya, ba zai yi sulhu da ƴan bindiga ba amma idan sun yi tuba ta Allah da Annabi zai agaza masu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci gwamnatin Katsina ta goyi bayan shirin da ta bullo da shi na yin sulhu da 'yan bindiga domin kawo karshen rashin tsaro.
Yayin da wata mata ta zargi yanke mata mahaifa ba da izininta ba, Asibitin Koyarwa na Aminu Kano (AKTH) ya yi martani kan zargin da ya faru a 2017.
Idan yanayi ya canja ana samun canji a lokutan salla a Najeriya, Simwal Auwal Jibril ya bayyana hanyoyin da za a bi wajen bin sallar La'asar da Magriba kan lokaci.
Dakarun sojojin sama sun yi ruwan wuta kan 'yan bindiga a jihar Neja. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga masu tarin yawa a hare-haren da suka kai a sansaninsu.
Labarai
Samu kari