Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai, sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan ISWAP suka yi yunkurin kai wa a jihar Yobe.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin ɗaukar Hassana Nazifi, makauniyar da ta kammala digiri a BUK aiki nan take, ya ce za a naɗa ta muƙami.
'Yan kasuwa sun fada a cikin rudani bayan an samu tashin gobara a wata kasuwa da ke Sakkwato, har yanzu jami'a su na kokarin shawo kan wutar da ta kama ranar Talata.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya tabbatar da bin doka inda ya mayar da basarake, Jonathan Paragua Zamuna matsayin sarkin Piriga bayan Nasir El-Rufai ya tube shi.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan 'Quranic Festival', Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya yi kira ga al’umma su rika nuna adalci a duk wani batu da ya tashi.
Hukumar kwana-kwana ta tabbatar da faɗuwar wata fankar man fetur a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, ta ce direba ya rasa rayuwansa amma an ceto yaron mota.
Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan Naira biliyan 2.3 da ta kashe wajen sayen dabbobi domin raba wa mata domin dogaro da kai a jihar bayan shan suka.
Gwamnoni sun yi sauye sauye kafin yarda ka kudirin harajin Bola Tinubu. Sun dakatar da kara harajin VAT, sauya yadda za a raba kudi ga jihohi da NITDA da TETFUND
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu, ta bukaci mutanen Gabashin jihar da su sanya ido kan 'yan ta'addan da ke tserewa sojoji.
Labarai
Samu kari