Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Hukumar NAHCON ta ce maniyyata aikin hajjin 2025 za su samu tallafin $500. Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi ya fadi matsalolin da aka samu a shekarar 2024.
Lauyoyin sun hana zaman kotu a jihar Imo bayan kisan abokin aikinsu, wani fitaccen lauya a garinsu ranar Laraba a jihar Imo, kungiyar NBA ta shirya taro.
Farashin kayan hatsi a kasuwar Dandume da ke jihar Katsina ya karye sosai, shinkafa N55,000, wake N90,000, gero N67,000; yayin da kasuwar ke ci sau uku a sati.
Rahotanni sun tabbatar da cewa masu 'bleaching' sun yi yawa a Najeriya inda Ministan Lafiya ya nuna damuwa kan yadda ake kara amfani da kayan gyaran fata a Najeriya.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci sojoji da su shiga cikin dazuzzuka domin fatattakar 'yan bindigan da suke boye a ciki.
Hukumar NDLEA ta kama wani Malam Sabo da ke noma tabar wiwi a jihar Kano. A cikin wani bidiyo, dattijon ya fadi yadda jami'ai suka kama shi a cikin gonarsa.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta raba tallafin kudi na Naira biliyan 4 ga gidaje miliyan 10 a Najeriya. Gwamnatin tarayya za ta raba bashin Naira biliyan 2 ga manoma.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an samu masu zuba hannun jari da su zuba hannun jarin Daloli a Najeriya, wanda aka yi fatan zai inganta kasar .
An fara waiwayen yadda ma'aikatar sadarwa karkashin jagorancin Farfesa Isa Ali Pantami a gwamnatin Muhammadu Buhari ta dakile yunkurin karin kudin waya.
Labarai
Samu kari