Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Tinubu ya ƙaddamar da ginin sansanin sojoji a Abuja, ya yi alkawarin tallafi da inganta jin daɗin sojojin Najeriya yayin da ƙarancin gidaje ya zama kalubale.
Wani malamin addini da ya je wa'azi kasar Nijar ya shawarci matafiya daga Najeriya da sauran kasashe da su yi shiri sosai domin kaucewa wulakanci daga jami'ai.
Tantirin shugaban 'yan bindiga, Dogo Gide, ya fafata da mayakan Boko Haram da ke biyayya ga Sadiku. Fadan da aka gwabza ya yi sanadiyyar hallaka 'yan ta'adda.
Hukumar NAHCON ta ce maniyyata aikin hajjin 2025 za su samu tallafin $500. Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi ya fadi matsalolin da aka samu a shekarar 2024.
Lauyoyin sun hana zaman kotu a jihar Imo bayan kisan abokin aikinsu, wani fitaccen lauya a garinsu ranar Laraba a jihar Imo, kungiyar NBA ta shirya taro.
Farashin kayan hatsi a kasuwar Dandume da ke jihar Katsina ya karye sosai, shinkafa N55,000, wake N90,000, gero N67,000; yayin da kasuwar ke ci sau uku a sati.
Rahotanni sun tabbatar da cewa masu 'bleaching' sun yi yawa a Najeriya inda Ministan Lafiya ya nuna damuwa kan yadda ake kara amfani da kayan gyaran fata a Najeriya.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci sojoji da su shiga cikin dazuzzuka domin fatattakar 'yan bindigan da suke boye a ciki.
Hukumar NDLEA ta kama wani Malam Sabo da ke noma tabar wiwi a jihar Kano. A cikin wani bidiyo, dattijon ya fadi yadda jami'ai suka kama shi a cikin gonarsa.
Labarai
Samu kari