Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Kungiyar Kiristoci ta Arewa ta bukaci karin manyan mukamai a gwamnatin Bola Tinubu inda ta yaba da tsarin hada kan kowa, amma ta nemi karin wakilcin Kiristoci.
Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari da motocin yaki, suna kona gine-gine da motoci inda suka hallaka kwamandan sojoji tare da jikkata wasu a jihar Borno.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yaba wa darikar Tijjaniyya kan kokarinta na hada kan Musulmai tare da kawo zaman lafiya a kasa.
Tsofaffin shugabannin kananan hukumomin jihar Osun sun taso Gwamna Ademola Adeleke a gaban kan N183bn. Sun bukaci ya bayyana yadda ya kashe kudaden.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana godiyarsa ga mahalarta maulidin Kano. Gwamnan ya yaba wa kokarin sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.
Ana fama da matsalar yunwa a nahiyar Afirika. Da yawa daga cikin kasashen da lamarin ya shafa suna fama da rikice-rikice wanda hakan ya kawo cikas ga aikin noma.
Gwamnatin Najeriya ta shirya taro na musamman domin koyar da almajirai sana'o'in hannu. An bayyana yadda almajirai za su samu shiga shirin a tsangayu.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana shirin tallafawa talakawa da abincin Naira biliyan 9 a watan azumi mai kamawa. Mataimakin gwamnan jihar ne ya fadi haka.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar sheke wani hatsabibin kwamandan 'yan ta'adda. Sojojin sun kuma cafke barayin man fetur tare da ceto wasu mutane.
Labarai
Samu kari