Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Kungiyar CNPD ta gano kuskure a sabon tsarin rabon harajin VAT da gwamnonin Najeriya suka gabatar, yayin da ta yaba wa Shugaba Tinubu kan kudurin gyaran haraj.
Bayan suka daga gwamnatin jihar Kano, rundunar 'yan sandan Kano ta janye matakin hana Mauludin Tijjaniyya bayan ta yi zargin kai harin ta'addanci.
Miyagun 'yan bindigan da suka kai hari a wani babban asibiti a jihar Katsina, sun bukaci a ba su kudin fansa. Sun nemi a ba su kudin da suka fi rabin miliyan.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya bayyana damuwa kan tabarbarewar tsaro, inda ya bayyana yadda suke samun kudade domin ayyukansu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da mutane biyar tare da hallaka wani mutum.daya a yayin harin.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi magana kan cire tallafin man fetur da gwamnati ta yi. Ya ce hakan ya haifar da ci gaba.
Babban hafsan tsaron Najeriya (CDS) Janar Christopher Musa, ya yi magana kan shirin da shugaban 'yan ta'adda Bello Turji yake yi bayan sojoji sun kashe mutanensa.
Tsohon dogari, Manjo Seun Fadipe ya bayyana yadda Laftanar-janal Oladipo Diya da abokan tafiyarsa suka shirya sace Abacha don tilasta shi yin murabus daga mulki.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana kan gargadin da 'yan sanda suka yi dangane da barazanar kai harin ta'addanci da wasu ke shirin yi. Ta ce babu wata barazana.
Labarai
Samu kari