Faransa ta doke Moroko da ci 2-0 a wasan daf da na ƙarshe na gasar cin kofin duniya, inda Mbappe da Dembele suka zura ƙwallaye suka kai Les Bleus zagayen gaba.
Faransa ta doke Moroko da ci 2-0 a wasan daf da na ƙarshe na gasar cin kofin duniya, inda Mbappe da Dembele suka zura ƙwallaye suka kai Les Bleus zagayen gaba.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Rikici ya barke a garin Esa-Oke bayan nadin sabon sarki, inda wasu suka kai farmaki da kashe mutane da dama. ‘Yan sanda sun ce ana kokarin shawo kan lamarin.
Babban lauya dake rajin kare hakkin dan Adam, Barista Bulama Bukarti ya bayyana cewa akwai bukatar malamai su fito da bayanin wanda ya kawo 'Qur'an convention.'
Wasu mahara da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi ajalin dan acaɓa, sun sace mai martaba sarki a jihar Edo, ƴan sanda sun bazama aikin ceto.
Babbar kotun jihar Kogi mai zama a birnin Lokoja ta ce an saɓawa doka da ka'idojin sarautar gargajiya wajen naɗin sarkin kasar Ebira, mai martaba Ahmed Anaje.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta ba da umarnin a tsare tsohon shugaban hukumar NHIS, Farfesa Usman Yusuf a gidan gyaran hali na Kuje.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ba a fahimce ta ba ne a kan kalamanta na kwanan nan da ke cewa za a kara kudin hasken wuta ga 'yan Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an tsaro sun harbe wasu mutane yayin rusau a jihar Kano. Mutanen dai sun rasa rayukansu ne bayan sun ki amincewa a rushe gidajensu.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wani kauye a jihar Osun yayin da ake rigimar sarauta. Sun harbi mutane da dama tare 'yan sanda bakwai.
'Yan kasuwa sun ce ba za a ga raguwar farashin man fetur nan take a gidan mai ba. Dangote ya rage farashi, amma gidajen mai na da man da suka saya a tsohon farashi.
Labarai
Samu kari