Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Hedikwatar Raabitatul Aima Wal Hulamoh ( kungiyar limamai da malamai) na yankin Yarbawa ta sanar da ranar fara azumin watan Ramadana na 2025 a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya shiga cikin batun takaddamar filin jami'ar BUK domin kawo karshen matsalar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an gano mawaki, Innocent Idibia da masoyiyarsa yar majalisar Edo, Natasha Osawaru duk da gargadin mahaifiyarsa kan lamarin.
An bayyana yadda wasu tsagerun dalibai suka kutsa dakin kwanan dalibai tare da yiwa dalibai satar da ta dauki hankalin jami'an tsaro. AN kama wasu daga ciki.
An bayyana yadda wani malamin addini ya kashe dalibar da ya gamu da ita a shafin Facebook, rahoton daya dauki hankalin jama'a a kafar sada zumunta.
Bayan yada wani bidiyo a Najeriya, Kamfanin NNPCL ya karyata zargin cewa man fetur dinsa bai da inganci, yana mai cewa binciken da aka yi ba shi da tushe.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya umarci shugabannin kananan hukumomi su fara biyan mafi karancin albashin N85,000 domin cika ka'idar aiki.
'Yan ta'addar ISWAP sun shirya yayin da suka karo makamai domin gwabza fada da Boko Haram da ta kashe musu mayaka 31 a wani farmaki a jihar Borno.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin Kungiyar Boko Haram tsagin Bakoura da ISWAP a Abadam da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Labarai
Samu kari