Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Shugaban karamar hukumar Kumbotso, a jihar Kano, ya dauki nauyin dalibai 1,100, ya kaddamar da gyaran makarantu, rabon kayan karatu, da tallafawa matasa.
Tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Babangida ya bayyana musabbabin kifar da tsohon shugaban kasa a Najeriya, Muhammadu Buhari inda ya ce an tauye hakkin sojoji.
Hukuncin da aka yankewa Mubarak Bala, Yahaya Sharif, da wasu mutane uku saboda ɓatanci ya sake janyo muhawara kan 'yancin yin addini da ma hakkin ɗan Adam.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata jami’in shige da fice, Christian Oladimeji ta gamu da tsautsayi bayan yan sanda sun dirka mata harbi a Minna ta jihar Niger.
Kungiyar zaman lafiya ta PeacePro ta nuna adawa da matakin Amurka na shiga yaki da Boko Haram da sauran 'yan ta'addan Afrika. Kungiyar ta ce akwai illoli a lamarin.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kan inganta tattalin arziki a mulkin Obasanjo.
Wasu yan bindiga dauke da muggan makamai sun kutsa cikin wani gida a jihar Adamawa inda suka sace fastoci biyu, Rabaran Mathew David Dusami da Rabaran Abraham Samman
Dakarun sojin Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Neja, sun ceto mutane da dabbobi da dama da 'yan ta'addar suka sace. An yaba wa sojoji bisa aikin.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da sanarwar cewa za ta fara daukan aikin 'yan sanda a shekarar 2025. An bayyana matakin da masu neman aiki za su bi.
Labarai
Samu kari