Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya ciri tuta a tsakanin gwamnoni, ya lashe lambar yabo ta gwarzon tsaftar muhalli saboda koƙarin da yake yi a fannin.
Bayan dan majalisar Amurka ya yi tone-tone kan daukar nauyin ta'addanci, tsohon shugaban Kiristocin Najeriya, CAN, Samson Ayokunle, ya ce zargin ya zo a makare.
Kasar Amurka ta bayyana cewa kasarta ta na taimakawa Najeriya da sauran kasashen da suke da bukatar hakan, duk da zargin da ake yi a kan USAID na hannu a Boko Haram.
Mataimakin kakakin Majalisar wakilai kuma shugaban kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya, Hon. Benjamin Kalu ya ce ba za a kirkiro sababbin jihohi 31 ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa dakarun 'Operation TSAFTAN DAJI III' sun fatattaki 'yan bindiga a yankin Zurmi da ke jihar Zamfara a Arewacin Najeriya.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Legas ta karɓe makudan kudi da Daloli da ake danganta su da tsohom gwamnan EBN, Mista Godwin Emefiele.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya yabi tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida bisa bayyana wanda ya ci zaben 12 ga watan Yuni, 1993.
Dakarun sojin Najeriya sun ragargaji 'yan ta'adda a sassan Najeriya. Sun kashe yan ta'adda 82, sun ceto mutane 93, sun kwato makamai 86 a hannun 'yan ta'adda.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fara rabon kayayyakin aure ga ma’aurata 300 a shirin "Auren Gata," domin rage musu nauyin aure da karfafa gwiwar matasa.
Labarai
Samu kari