Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Shahararriyar jarumar finafinai a masana'antar Nollywood, Halima Abubakar, ta sauya addini daga Musulunci zuwa Kiristanci. Ta yi bayanin dalilin yin hakan.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Edo a inuwar jam'iyyar LP, Olumide zakpata ya sanar da rasuwar mahifinsa da kuma kawunsa, ya ce rashinsu ya jijjiga shi.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa al'umar da yake wakilta ne ke karfafa masa gwiwa wajen gudanar da manyan ayyukan ci gaban da ya dauki idon duniya.
An samu gagarumar asarar kayayyaki na miliyoyin naira bayan an samu tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Zamfara. 'Yan kasuwa sun shiga jimamim
Birgediya Janar kukasheka mai ritaya ya ba gwamnatin Bola Ahmed Tinubu shawara a kan matakin da za ta dauka wajen kawo karshen ta'addancin da ya addabi Arewa.
Jam'iyyar NNPP a Kano ta zargi Sanata Kawu Sumaila da, Abdullahi Sani Rogo, Alhaji Alhassan Rurum, Aliyu Madakin gini da wani guda daga da cin dunduniyar jam'iyya.
Jami'an EFCC sun mamaye kotu da makamai, sun takaita shiga. Shaidu sun ce sunan Yahaya Bello bai bayyana a takardun kadarori ba. Kotu ta dage shari'ar.
An dorawa PreCEFI alhakin aiwatar da shirin Aso Accord don bunkasa tattalin arziki, rage gibin kudi, da karfafa hada-hadar kudade. Uba Sani ya samu mukami.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa'i ya sanya lokaci domin hira ta farko bayan sauka daga gwamnan jihar Kaduna. Yan Najeriya sun yi martani kan hirar.
Rundunar sojojin Najeriya ta ba da tabbacin cewa tana ci gaba da aiki tukuru domin ganin cewa ta kawo karshen hatsabibin dan bindiga, Bello Turji.
Labarai
Samu kari