Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Shahararriyar jarumar finafinai a masana'antar Nollywood, Halima Abubakar, ta sauya addini daga Musulunci zuwa Kiristanci. Ta yi bayanin dalilin yin hakan.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu yawa a jihar Zamfara. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun kwato dabbobi.
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar, ya magantu kan matsalar ta'addanci a Arewacin kasar inda ya ce a yanzu tsaro ya inganta a yankin.
'Yan sanda sun hallaka wani matashin dalibi da suke zargin yana da hannu a kai wa 'yan ta'adda bayanan sirri a wasu yankunan jihar Katsina da ke Arewa masu Yamma.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, IBB ya bayyana dalilin da yasa ya kara Babangida a sunansa, saboda ana yi masa kallon Ba-Yarbe. Ya bayyana abin da ke ransa.
MURIC ta bayyana rashin jin dadi kan yadda tsohon shugaban kasa IBB ya bayyana cewa ba laifinsa bane rushe zaben 1993 da Abiola ya lashe a shekarar.
Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, IBB ya bayyana yadda ya hadu da matarsa da irin tasirin da ta ke da shi a rayuwarsa da yadda ta Muslunta kawai.
Rikicin kabilanci tsakanin mazauna garuruwan Gbelemonti da Maidoti a jihar Edo ya jawo mutuwar mutane 7, tare da jikkata 6. ‘Yan sanda da sojoji sun dakile lamarin.
Rundunar 'yan sanda sanda ta kama Alhassan Isa da ake zargi da satar mota a Jigawa, kuma ya amsa laifinsa, yayin da ake shirin gurfanar da shi gaban kotu.
'Yan bindiga sun harbi fasto tare da sace mutum 6 a wata cocin jihar Delta. Masu garkuwa ba su tuntubi kowa ba, amma jami’an tsaro na kokarin ceto su.
Labarai
Samu kari