Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun kai hari kusa da barikin soji na Sani Abacha a birnin tarayya Abuja. Sun sace mutane sun motocinsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Neja inda suka tafka ta'asa. 'Yan bindigan sun sace mutane takwas da dabbobi masu tarin yawa a yayin harin.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi magana kan tallafin man fetur a taron APC a Abuja. Bola Tinubu ya ce tsaro na inganta kuma tattali na kara habaka a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan amfanin cire tallafin man fetur da gwamnatinsa ta yi. Ya bayyana cewa gwamnoni na samun kudade makudai.
Gwamnatin Tarayya ba za ta ci gaba da yakar nauyin bashin jihohi ba. Akanta Janar ta bukaci dakile asarar kudade da rungumar fasahar zamani a lissafin kudi.
Matasa sun kashe 'yan bindiga 3 da suka shiga hannu yayin kai hari a jihar Katsina. Yan bindigar sun shiga hannu ne yayin da suka kai hhari amma rana ta bac musu.
Tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ya fitar da muhimman bayanai a kan abubuwan da suka jawo aka kashe Janar Murtala Muhammad a 1976.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya ambaci wasu ayyukan alheri da ya kamata kowane Musulmi ya yi a Ramadan. Ya ambaci Karatun Kur'ani, ciyar da mai azumi.
Gwamnati za ta zuba Naira tiriliyan 1 don inganta asibitocin PHC, daukar ma’aikata, rage mutuwar mata da jarirai, da shawo kan cututtuka kamar shan inna.
Labarai
Samu kari