Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta shigar da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio kara a kotu kan zargin bata mata suna.
Majalisar Koli ta Harkokin Musulunci (NSCIA) karkashin jagorancin Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ta bukaci Majalisar Dattawa ta cire wasu sassan kudirin haraji.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya caccaki wasu daga cikin manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba su dace ba.
Al'ummar garin Bato da ke yankin ƙaramar hukumar Tafawa Balewa a Baushi sun shiga tashin hankali da ango da yayar amarya suka rasu kafin ɗaura aure.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa babu wanda yake da hannu a rashin nasarar da tsohon hwamnan Kaduna na zama minista a kasar nan.
Rundunar sojin Najeriya ta bukaci mazauna Sokoto da kada su biya harajin N25m da Turji ya kakaba, tana mai cewa ana nemansa kuma za a murkushe shi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani mai zafi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai kan sukar da ya yi wa Shugaba Bola Tinubu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da bayin Allah zuwa cikin daji.
Malamin Musulunci a Najeriya, Sheikh Bello Yabo ya caccaki wasu yaran yan siyasa a jihar Sokoto da ke cewa ya yi mugun karshe ko kuma tsufa ta yi gardama.
Labarai
Samu kari