Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a Abuja, Eko, Enugu, Ikeja, Jos, Kaduna, Kano da Yola sun tsunduma a cikin matsala saboda aringizon kudin wuta.
Kungiyar Amnesty International mai kare hakkin dan Adam ta caccaki matakin da NBC ta dauka na hana sanya wakar Eedris Abdulkareem ta sukar Bola Tinubu a radiyo.
Bayan zarge-zargen Ɗan Bello kan Sheikh Abdullahi Bala Lau, mai kamfanin Fal-Damno a Taraba, Alhaji Ali Bukar Lau ya ce kamfaninsa ne ya yi aikin kwangilar.
Gwamnatin Najeriya ta yi hadaka da kasar Japan domin tallafawa manoma 500,000 da kayan aiki domin habaka tattali da samar da abinci a damunar bana.
A farkon shekarar 2025, an rasa manyan malaman addinin Musulunci. Rasuwarsu ta bar babban gibi saboda rawar da suke takawa wajen ayyukan da'awah.
An shiga rudani a Kano bayan yarinyar da aka ce ta mutu kuma aka binne ta, ta bayyana a gida da ranta, lamarin da ya dauki hankalin jama'a. Mutane sun karya lamarin.
Rundunar 'yan sanda ta ceto mutane 17 da aka sace a jihar Kaduna tare da kwato manyan bindigogi har 21 a cikin wata motar haya. Sun gwabza fada da yan fashi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kammala aikin tantance sunayen mutum 109 da za su zama jakadun Najeriya a kasashen ketare.
Kungiyar dillalan mai ta IPMAN ta ce akwai alamun farashin man fetur zai cigaba da sauka a Najeriya bayan matatar Dangote ta dawo da sayar da mai da Naira.
Labarai
Samu kari