Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Gwamnatin jihar Yobe karkashin jagorancin Gwamna Mai Mala Buni ta bayyana cewa ta shirya shigar da tubabbun 'yan ta'addan Boko Haram cikin al'umma.
A kasuwar hatsi ta Potiskum da ke jihar Yobe, wake ya yi tashin gwauron zabi yayin da farashin masara, dawa da gero suka sauka. Ana sayar da shinkafa kan N51,000.
Wasu matasan 'yan bindiga masu kananan shekaru sun kai harin ramuwar gayya a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun ajiye gawarwakin mutanen da suka kashe a bakin kauye.
Gwamnatin Nasarawa ta ci gaba da tallafawa talakawa 6,000 da N7,000 a kowanne wata. An ce shirin zai karfafa dogaro da kai da kuma habaka sana’o’in hannu.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya yi alhinin rasuwar ɗan Majalisa mai wakiltar mazabar Kaura Namoda ta Kudu, Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji.
Bayan kisan Hausawa 16 a Edo, gwamnatin Kano ta tura tawaga zuwa jihar da ya haɗa mataimakin gwamna domin binciken kashe-kashen da suka faru a kauyen Uromi.
Fadar shugaban kasa ta fitar da adadin mukaman da Bola Tinubu ya nada bayan zargin Sanata Ali Ndume. An bayyana adadin mukaman da Arewa da Kudu suka samu.
Gobara a kasuwar Gandun Albasa ta kone shaguna hudu a Kano. Asara ta kai miliyoyin naira, amma an dakile bazuwar wutar. An samu ceto a wasu shaguna.
Sanata Shehu Sani ya yi wa Buhari raddi kan cewa bai saci kudin gwamnati ba. Shehu Sani ya ce Allah ne ya san gaskiyar maganar da Buhari ya fada kan satar kudi.
Labarai
Samu kari