Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Faransa ta zama kasar da Shugaba Bola Tinubu ke matukar sha’awa, inda ziyarci birnin Paris sau takwas tun bayan hawansa mulki a ranar 29 ga Mayu, 2023.
Wata kungiya mai suna Northern Conscience Movement (NCM) ta nuna shakku kan yadda Nasir Ahmed El-Rufai ya koma yana yin tsrayya da Atiku Abubakar a siyasance.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan jami'an tsaro na hukumar NSCDC a jihar Bayelsa. 'Yan bindigan sun hallaka jami'i daya tare da raunata wasu.
Gwamnatin Kano ta bayyana matsayarta kan hukuncin kotun ECOWAS inda ta bayyana cewa ba za ta janye dokokin batanci da take amfani da su a jihar ba.
Sojojin Najeriya sun kashe Gwaska da 'yan bindiga 100 a Katsina. Gwamna Radda ya yaba da farmakin, yana fatan zaman lafiya zai dawo da taimakon Allah.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da rasuwar Danmajen Arewan Zazzau, Injiniya Hayyatu Mustapha a ranar Asabar 12 ga watan Afrilun 2025 a jihar Kaduna.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya soki ministan yada labarai, Mohammed Idris, kan kalaman da ya yi dangane da rashin tsaro a jihar.
Rundunar ‘yan sanda a Edo ta ce an cafke mafarauta hudu daga Kano da makamai yayin da suka isa jihar ranar Asabar da dare a dakin hotel da ke jihar.
Gwamnatin Kano ta sauke nauyin bashin da ake bin jihar na karatun dalibai 84 da gwamnatin baya, a karkashin Abdullahi Umar Ganduje ta aika kasar waje karo karatu.
Labarai
Samu kari