Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da fashewar wani abu da ake zaton bam ne a ɗakin ɗaukar hoto a Legas, akalla mutum 5 ciki har da mace sun samu raunuka.
Bayan sace wata motar ofishin mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro a masallacin Juma'a, Nuhu Ribadu, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan lamarin.
Rahotanni sun bayyana yadda babban jigo a jam'iyyar APC, Rauf Adeniji ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane, bayan sace shi a watan Janairun shekarar 2025.
Hukumar NiMet ta bayyana cewa za a buga zafi mai mai tsanani a wasu jihohin Arewa 18. Yanayin zai hada da Kano, Gombe, Jigawa, Benue da birnin tarayya Abuja.
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun samu nasarar dakile hare-haren 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun fatattaki 'yan bindigan ne bayan an yi kazamin artabu.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar shugaban gudanarwa na kungiyar JIBWIS da ke da hedikwata a Jos reshen jihar Adamawa, Alhaji Muhammad Aliyu Kaka.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan talaucin da ya addabi kasar nan. Ya ce bai kamata 'yan Najeriya su zauna cikin talauci ba.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya jagoranci manyan 'yan APC zuwa gidan Buhari a Kaduna. Hakan na zuwa ne bayan Atiku, El-Rufa'i sun ziyarci Buhari.
Tsohon Ministan wasanni a gwamnatin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya bayyana cewa akwai babbar barazana a yadda 'yan ta'adda ke cin karensu babu babbaka.
Labarai
Samu kari