Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun hallaka mutane a jihar Bauchi. 'Yan bindigan sun kuma yi wa wasu mafarauta kwanton bauna a cikin daji.
Gwamnan Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana akwai bukatar cure mutane daga ƙangin talauci da yaƙi da jahilci domin kawo ƙarshen matsalar tsaro a ƙasar nan.
Boko Haram sun kai hari sansanin sojoji a Buni Yadi, jihar Yobe, inda suka kashe sojoji hudu, suka lalata makamai, motocin yaki da bindigogin rundunar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gano yara suna bacci a titi da dare, ya gano iyayensu, ya tallafa musu da abinci, kuɗi da kuma ɗaukar nauyin karatunsu baki ɗaya.
Alhaji Aliko Dangote ya ce an sako shi a gaba kan matatar mai da ya gina a Legas. Dangote ya ce yana da tabbas a kan cewa zai yi nasara a kan masu adawa da shi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sanya labule da kamfanonin samar da lantarki na Najeriya. Zaman na su na da nasaba da matsalolin da bangaren ke fsukanta.
Rikicin iyaka da na al’umma ya kashe mutane 1,796 a Najeriya tun daga 2018 zuwa shekarar 2025, wanda kungiyar PIND ta tattaro bayanansu a jihoh da dama.
Rikici ya barke tsakanin Amotekun da ’yan sanda a Ondo kan wani barawo da. An je jami'an Amotekun sun yi harbe-harbe, inda 'yan sanda suka yi martani.
Ministan makamashin Najeriya, Bayo Adelabu ya ce ba za a iya cigaba da biyan tallafin wutar lantarki a kasar ba. Ya ce dole ne kowa ya biya kudin wutar da ya sha.
Labarai
Samu kari