Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
'Yan bindoga dauke da makamai sun kai hare-hare kan wasu kauyuka a jihar Zamfara. A yayin hare-haren na ramuwar gayya sun kashe mutum 12 tare da sace wasu.
Lauyoyi sun nemi majalisar tarayya ta kwace ikon majalisun Benue da Zamfara saboda dakatar da 'yan majalisu 23. Sun hango abin da zai faru idan ba a dauki mataki ba.
'Yan majalisar wakilai 6 daga Delta sun fice daga PDP zuwa APC, yayin da wasu 'yan majalisar LP 2 suka koma PDP. Bukola Saraki ya ce PDP za ta dawo da karfinta.
'Wasu 'yan bindiga sun kai sabon hari jihar Filato tsakar dare a lokacin da mutane ke barci. Sun kashe mutane 6 a karamar hukumar Barikin Ladi, sun jikkata da dama.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nada Malam Haladu Mohammed Mai Ba da Shawara kan Inganta Ilimi. Wannan nadin na daga cikin matakan gwamnati inganta ilimi.
Attajirin Nahiyar Afrika, Aliko Dangote ya yaba wa Shugaba Tinubu bisa nada sabbin shugabannin kamfanin NNPCL inda ya ce sun cancanta kuma za su kawo shi ga ci gaba.
Wata kungiyar Arewa ta zargi Dakta Bello Matawalle da karkatar da N528bn lokacin mulkinsa a Zamfara, yayin da hadiminsa ya kare shi daga zarge-zargen.
Yayin da kashe-kashe ya yi yawa a Benue, Majalisar Wakilai ta zargi Gwamna Alia da watsi da dokar hana kiwo a fili, wanda ke haddasa rashin tsaro a jihar.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Bayelsa ta tabbatar da kama ɗaya daga cikin waɗanda ake zargi da kisan surukin gwamna Douye Diri tare da wasu manyan mutane 2.
Labarai
Samu kari