Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Yayin ake tunkarar sabuwar shekarar Musulunci, Gwamna Seyi Makinde ya ayyana Juma’a, 27 ga Yunin 2025 a matsayin hutun ma'aikata a fadin jihar Oyo.
A labarin nan, za a ji yadda aka samu kuskure a yayin binciken ababen hawa a jihar Anambra, wanda ya jawo asarar ran wani jami'in tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa an yiwa matasan Kano, Jamilu Ahmad da Barhama Suleiman da aka kashe a Binuwai sutura tare da gwamna Abba Kabir Yusuf da Nuhu Ribadu.
A labarin nan, za a ji yadda wasu zaratan sojojin Najeriya suka yi asarar rayuka a kokarinsu na kakkabe mummunan harin yan ta'adda a Neja da Kaduna.
Gwamnan jihar Kebbi ya sanar da cewa zai kafa dokar kisa kan masu taimakon 'yan bindiga da bayanan tsaro yayin da ya je Zuru bayan kashe mutane kusan 30.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi kalamai masu zafi kan minisotcin da Shugaba Bola Tinubu ya nada a gwamnatinsa. Ya ce ba su da inganci.
Bayan sulhu da tsagaita wuta a tsakani, Isra'ila ta kinkimo wani babban zargi kan Iran game da daukar nauyin ta'addanci wanda ta daura laifn kan babban bankin kasar.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya fito ya yi Allah wadai da kisan wasu matasa suka yi wa matafiya 'yan Kano. Ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga Gwamna Abba Kabir.
A labarin nan, za a ji cewa jagora a APC, Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa babu wanda zai iya shaida wa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu gaskiya.
Labarai
Samu kari