Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi fom din neman sake tsayawa takara a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki. Tinubu zai yi takara a zaben 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi fom din neman sake tsayawa takara a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki. Tinubu zai yi takara a zaben 2027.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Gwamnatin tarayya za ta nuna wasu muhimman ayyukan da Bola Tinubu ya yi a birnin London. Ministan Abuja, Nyesom Wike na cikin jami'an da za su je taron.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma, sun samu nasarar lalata sansanonin 'yan ta'adda a jihohin Sokoto da Zamfara bayan sun farmake su.
Majalisar dattawa ta ce wanda ake cikin bidiyon da ake abubuwan da ba su dace ba, ba sanata mai ci ba ne kuma ofishin da suke ciki ba na Majalisa ba ne.
Wata babbar kotu ta yanke wa 'yan TikTok biyu hukuncin daurin watanni shida a Legas saboda wulakanta Naira. EFCC ce ta gurfanar da su bayan samun bidiyo.
A wannan labarin, za ku ji cewa fargaba ta karu a Borno bayan Boko Haram da ISWAP sun kai hare-hare sansanonin soji hudu, sun kashe sojoji da kwace motocin yaki.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu fusatattun matasa a garin Tsiga da ke jihar Katsina sun kone fadar dagacin garin bayan wani barawo ya nemi mafaka.
'Yan sanda sun karyata cewa jirginsu ya kai wa 'yan bindiga kaya a Kogi. Sun ce aikin tsaro ne suka gudanar tare da 'yan banga da wasu jami'an tsaro a jihar.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanya ranar 20 ga watan Mayu, 2025 a matsayin ranar da za ta yi hukunci a shari'ar fitacciyar ƴar TikTok, Murja Kunya.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewq da har yanzu yana cikin gwamnati da shi da Sule Lamido, da sun kalubalanci gwamnati.
Labarai
Samu kari