Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun sace mai unguwar Bauda da ke Maro, a karamar hukumar Kajuru da ke jihar Kaduna da asubahin ranar Asabar 28 ga watan Yuni.
'Yan sanda sun kama wani matashi a Anambra da laifin garkuwa da abokinsa don karbar kudin fansa, yayin da 'yan bindiga suka sace wani mazaunin Bature Daji a Neja.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wani mummunan hatsari ya faru a kasuwar Mile 6 da ke Jalingo a jihar Taraba wanda ya yi sanadin rayuka.
Rundunar soji ta ce sojoji ba sa buƙatar ƙwayoyi don yaki da 'yan bindiga, ta ce horo da jajircewa ne matakin nasara. NDLEA ta yi gargadi kan shan miyagun kwayoyi.
Wani ɗan ƙasar Isra'ila, Avi Warshaviak, ya rasu bayan ya yanke jiki ya fadi a Otel ɗin Corinthia Villa da ke Garki a Abuja. An tuntubi ofishin jakadancin Isra'ila.
Fadar shugaban kasa a birnin tarayya Abuja ta yi magana kan jita-jitar cewa an sauya Sanata George Akume daga mukaminsa na sakataren gwamnatin tarayya.
Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta bukaci Bola Tinubu ya dauki mataki mai tsauri kan rashin tsaro da ya addabi al'ummar yankin wanda ya ki ci ya ki cinyewa.
Dan marigayi MKO Abiola ya bayyana cewa Abacha ya gagara kashe mahaifiyar Tinubu, Alhaja Abibatu Mogaji, saboda girmamawa da karbuwarta a idon jama'a.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Dr. Goodluck Jonathan ya bayyana yadda aka hana shi karɓar mulki kafin rasuwar marigayi Umaru Musa Yar'Adua a Abuja.
Labarai
Samu kari