Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
NDLEA ta cafke shugaban dillalan kwayoyi Okpara Chigozie tare da gano hodar iblis, methamphetamine a mota da gidansa. An kuma kama Tramadol da Rohypnol a Legas.
Na kusa da Abdullahi Ganduje ya ƙaryata rahotannin da ke yawo cewa an kwantar da tsohon shugaban APC a wani asibiti da ke birnin London a Birtaniya.
Masu zuba jari daga kasar China sun gamsu da albarkatun yankin Rabba da ke jihar Neja, kuma gwamnati ta sha alwashin samar da yanayin kasuwanci mai sauki gare su.
Matashi Kelvin Ubakpororo ya amsa laifin kashe budurwarsa a Sapele saboda rikicin da suka yi. Ya bayyana cewa ba ya cikin hayyacinsa lokacin da ya aikata kisan.
Gwamnatin jihar Borno ta fito ta kare kanta kan dalilin da ya sa ta kasa biyan ma'aikatan kananan hukumomi mafi karancin albaahi na N70,000 da aka amince da shi.
Jam’iyyar ADC ta ce Tinubu ya gaza cika alkawarin samar da wutar lantarki ta awanni 24 ga 'yan Najeriya, inda ta ce miliyoyin mutane na ci gaba da rayuwa cikin duhu.
Daliban UNIMAID da masu ruwa da tsaki sun buƙaci Tinubu ya soke sauya sunan jami’ar, suna mai cewa UNIMAID ta fi suna, tana wakiltar juriya, ilimi da tarihin yankin.
Ƙungiyar NUT a Kaduna ta ce malamain jihar za su tsunduma yajin aiki muddin gwamnati ta ƙi biyan albashi na N70,000 kamar yadda wasu jihohi suka fara.
Mai martaba Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk Umar, ya bayyana cewa masarautarsa za ta ci gaba da yi wa gwamnatin mai girma Bola Tinubu addu'ar nasara
Labarai
Samu kari