Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi jimamin rasuwar jigon PDP, Kabiru Bappah Jauro inda ya mika ta'aziyyarsa ga iyalan mamacin.
Wasu daga cikin shugabannin da suka shugabanci Najeriya, sun rasu bayan sun bar mulki. Shugabannin sun rasu ne bayan sun bar fadar Aso Rock da ke Abuja.
Gwamna Abba Kabir Yusuf bai ji daɗin rashin zuwan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu giɗan gwamnatin Kano ba lokacin da ya je ta'aziyyar Aminu Ɗantata.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta sha alwashin komawa kujerarta a majalisar dattawa. Natasha ta bayyana cewa tuni ta sanar da majalisa niyyar da take da ita.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa ana bincikar wasu gwamnoni a Najeriya.
Yayin da ake shirin zaben gwamna a jihar Anambra, yan bindiga sun harbe dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a Abuja yayin da a yanzu ya je asibiti domin tiyata.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun hallaka jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara. Sun kuma yi awon gaba da makamai daga hannun jami'an tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa bayanai sun bayyana a kan dalilin da ya sa tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje bai samu damar tarbar Bola Tinubu a Kano ba.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyara jihar Katsina domin jajen rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. Ya je gidan Buhari na Daura.
Labarai
Samu kari