Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya yi kokari a a bayyane da a sirrinace wajen ganin an kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Ya ce ya yi maraba da dokar.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya yi kokari a a bayyane da a sirrinace wajen ganin an kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Ya ce ya yi maraba da dokar.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana takaicin wani sharhi da ke cewa kasa na dab da tabarbare wa a mulkin Bola Ahmed Tinubu saboda tarin matsaloli.
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa tun farko Najeriya ta ɗauki matakan da za su kawo ta cikin matsalar tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu yara, 'yan mata uku sun rasa rayukansu bayan da bam da 'yan ta'adda su ka dasa ya tashi da su a Pulka da ke Borno.
'Yan bindiga da ake zargin yaran Ado Aliero ne sun saki Sarkin Yankuzo, Alhaji Babangida Kogo bayan masa titsiye kan zargin tona musu asiri wajen sojoji.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da ambaliya a Abuja da wasu jihohin Arewa da Kudu ranar Juma’a, ta gargadi jama’a da hukumomi su dauki matakan kariya.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana matsayarsa game da maganar sulhu da yan bindiga inda ya yi watsi da tattaunawa da su, yana mai cewa Musulunci ya umurci a yake su.
Akalla fastoci 1,000 ne suka hallara a Ilorin domin yin addu’a ta musamman ga Shugaba Tinubu da Najeriya, tare da karramawa da duba lafiyar mahalarta a kyauta.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana samun karuwar 'yan ta'adda da ke zubar da makamansu domin rungumar zaman lafiya.
Rikici ya ɓarke tsakanin kungiyar da ke kula da turakun sadarwa da masu dakon mai da gas, direbobi sun dakatar da kai dizal zuwa tashohin sadarwa 16,000 a jihohi 3.
Labarai
Samu kari