Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Gano gawarwakin wasu iyalai a cikin daki ya tayar da hankali bayan wani dan uwansu ya ziyarci gidan da safe, ya tarar da shiru a gidan kamar ba kowa.
SEREC ta ce Najeriya na fuskantar barazanar rasa haraji da zuba jari na N1.6tn saboda durkushewar tashoshin ruwa da rashin ingantattun hanyoyin sufuri.
Gwamnatin tarayya ta yanke hukuncin korar ma'aikatan hukumar gyaran hali ta ƙasa su 15, ta kuma rage wa wasu 59 matsayi saboda aikata laifuka da rashin ɗa'a.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya fusata kan harin da aka kai wa Sadiq Gentle da ya yi ajalinsa bayan kwantar da shi a asibiti. Abba ya bukaci kama 'yan daban.
A labarin nan, za a ji cewa gidauniyar tsohon mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ta dauki nauyin daliban jihar Yobe da su ka yi nasara a gasar Turanci.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar hallaka dakile wani harin 'yan bindiga a Katsina. Sojojin sun kuma ceto wasu mutanen da aka sace.
Gobara a tashar wutar lantarki ta Egbin ta lalata na’urar TCN mai 150MVA a Legas, wanda ya haddasa karancin wuta a Ikorodu, Sagamu da Maryland da sauransu.
Al'ummomi a Kwara da Neje sun barke da murna kan jin labarin kama shugaban kungiyar ta'addanci ta Mahmuda. Ana rade radin an kama Abubakar Mahmuda kusa da Benin
Sakamakon raunukan da ya ji bayan harin da ƴan daba suka kai masa har gida, babban mai ɗauko wa gwamnan Kano rahoto, Sadiq Gentle ya riga mu gidan gaskiya.
Labarai
Samu kari